"" /> HADEJIA A YAU!: KOFOFIN HADEJIA

Ismaila A sabo Hadejia

Ismaila A sabo Hadejia
(1)Wannan dai shine Hotona, wadda Idonku yake kallona. (2) Bayan na tafi gun Sarkina, zaku tuna ni watan wata rana. (3) In wani yayi kiran sunana, sai ku cane Allah yaji kaina. (4) Koda zakuyi jimamina, sai ku yimin addu'ah bayana. Marigayi Aliyu Akilu.

Tuesday, June 19, 2012

KOFOFIN HADEJIA



HADEJIA A YAU! Wadannan Hoton kofar Gabas ne da Kofar Kudu. An Gina wadannan kofofi ne Tun kafuwar Hadejia kuma haka nan akayi ta gyaransu har zuwa yau. sai dai kash! sakamakon Biris da halin ko in kula ya jefa wadannan kofofi a cikin tsaka mai wuya. kamar kofar Gabas wani yanki daga cikinta tuni ya rushe. Haka Kofar kudu wato Cediyar kyalesu in kaje wucewa idan ba kula kayi ba bazaka san akwai kofa a gurinba. muna kira Ga Karamar hukumar Hadejia da Masarautar Hadejia da a taimaka a gyara wadannan kofofi kamar sauran kofofi 'yan-uwansu. Ganin cewa ba dan ana gyaransu ba da basu kawo yanzu ba. kuma muna kira ga Sarakunan kofofi da su rinka yiwa Karamar Hukuma tuni akai akai domin a gyara wadannan kofofin. Allah ya Daukaka Masarautar Hadejia. Hadejia A yau.

No comments:

Post a Comment

RUBUTA RA'AYINKA!