"" /> HADEJIA A YAU!

Ismaila A sabo Hadejia

Ismaila A sabo Hadejia
(1)Wannan dai shine Hotona, wadda Idonku yake kallona. (2) Bayan na tafi gun Sarkina, zaku tuna ni watan wata rana. (3) In wani yayi kiran sunana, sai ku cane Allah yaji kaina. (4) Koda zakuyi jimamina, sai ku yimin addu'ah bayana. Marigayi Aliyu Akilu.

Monday, October 22, 2012

KWANAKIN HAJJI DA GURARE GOMA MASU ALBARKA. DAGA (M. AMINU DAURAWA)

Easily Upload Your Images To Myspace
Free Music HADEJIA A YAU!

Na daya ranar takwas ga watan hajji, sunanta yaumuttarwiyya,
shine alhazai suke zuwa mina su wuni su kwana,
Na biyu ranar tara ga wata itace ranar arfa, itace alhazai suke wuni a
filin arfa zuwa faduwar rana, daganan su tafi Muzdalifa su kwana
Na uku ranar goma ga wata, itace alhazai suke gabatar da aiyuka
guda biyar a cikinta, jifa, yanka, aski, dawafi, saayi,
Na hudu ranar sha daya , da sha biyu, da sha uku, sune ranakun
kwanan mina da jifa, Abubuwa goma masu daraja a Macca
wadanda suke da alaka da aikin hajji, wadanda ake aiwatar da aikin
hajji, daura da su sune, na daya, Ka'aba ana kewaya ta sau bakwai,
na biyu, alhiji (wanda ake cewa hijri isma'ila) ana shiga ciki ayi
salla,daidai yake da yin sallah a cikin Ka'abah, na uku, makamu
ibrahim, wanda ake sallah Raka'a biyu a bayansa bayan gama
dawafi, na hudu, Alhajrul'aswad, (dutsen aljannah) ana sunbatarsa
(kiss) a shefeshi, ayi sujjada akansa, ko anunashi daga nesa ayi
kabbara, na biyar ruwan zamzam, ana sha a shafa a fuska, a zuba
ajiki, ayi addu'a, aroki Allah bukarar duniya da lahira hadisi ya
tabbata, akan haka, na shida Dutsen safa da marwa, wanda ake
zirga-zirga tsakanin su sau bakwai a fara daga sama a kare a marwa,
na takwas, mina wajen kwana da ranakun jifa, na tara arfa da
muzdalifa, a wuni a arfa a kwana a muzdalifa, na goma wajen jifa
guda uku, inda ake jefa tsakuwa guda saba'in, Allah ta'ala yace
wanda ya girmama alamomin addinin Allah, yana daga cikin tsoran
Allah na zuci, wanda duk yayi sallah a masallacin macca yana da
lada dubu dari, wanda ladan ya shafi dukkan fadin iyakokin harami,
tun daga ka'abah, Manzon Allah saw yace :Duk wanda yayi hajji,
baiyi kwarkwasaba (maganar batsa da mata) baiyi fasikanciba, zai
dawo kamar ranarda mahaifiyarsa ta haifeshi, kuma yace, Hajji
kubutacce(shine wanda akayishi akan sunnah da iklasi da ilmi) bashi
da sakamako sai aljannah, ku tayamu da addu'a mu sami wannan
garabasar, Allah ya karbi ibadarmu yasa mu dace da sunnah da
iklasi na gode

Saturday, October 20, 2012

HADEJIA TO DATE!

Hadejia A yau! Hadejia, town and traditional emirate,
eastern Jigawa state, northern Nigeria. It lies
on the northern bank of the Hadejia River (a
seasonal tributary of the Komadugu Yobe,
which flows into Lake Chad). The emirate’s
savanna area originally included Hadejia and
six other small Hausa kingdoms that paid
tribute to the kingdom of Bornu.



About 1805, Umaru, a Fulani leader who held the
title sarkin Fulanin Hadejia,
pledged allegiance to the Fulani jihad (holy
war) leader, Usman dan Fodio.


Umaru's brother and successor, Emir Sambo
(reign 1808–45), officially founded the Hadejia
emirate in 1808, moved his headquarters to
Hadejia town, established a market, and
began to consolidate Fulani rule over the
small neighbouring Hausa kingdoms.


Emir Buhari (reigned
1848–50, 1851–63) renounced Hadejia’s
allegiance to the Fulani sultanate centred at
Sokoto in 1851, raided the nearby emirates
of Kano, Katagum, Gumel, Bedde, and
Jama’are, and enlarged his own emirate.

Hadejia was brought back into the Fulani
empire after Buhari’s death, but wars with
neighbouring Gumel continued until 1872.

In 1906 the British installed an emir, Haruna, (Maikaramba)
and incorporated the emirate into Kano
province.
The emirate became part of newly
created Jigawa state in 1991.


The town is now a market centre handling
cotton, millet, sorghum, fish, and the rice
grown in the river valley. It serves as an
important collecting point for peanuts
(groundnuts), an export crop. Cattle, goats,
guinea fowl, sheep, and donkeys are kept by
the local Hausa and Fulani peoples.
Several
small lime industries exist in scattered parts
of the area. Hadejia town is located on the
secondary highway between Gumel and
Nguru, which links it to the main highway at
Kano and to the railway at Kano and Nguru.
Pop. (2006) local government area, 105,628.